Noble Quran » Hausa » Sorah Al-Qiyamah ( The Resurrection )
Choose the reader
Hausa
Sorah Al-Qiyamah ( The Resurrection ) - Verses Number 40
وَلَا أُقْسِمُ بِالنَّفْسِ اللَّوَّامَةِ ( 2 )

Bã sai Nã yi rantsuwa da rai mai yawan zargin kansa ba.
أَيَحْسَبُ الْإِنسَانُ أَلَّن نَّجْمَعَ عِظَامَهُ ( 3 )

Sin, mutum yana zaton cẽwa bã zã Mu tãra ƙasusuwansa ba?
بَلَىٰ قَادِرِينَ عَلَىٰ أَن نُّسَوِّيَ بَنَانَهُ ( 4 )

Na'am! Mãsu ĩkon yi Muke a kan Mu daidaita gaɓõɓin yãtsunsa.
بَلْ يُرِيدُ الْإِنسَانُ لِيَفْجُرَ أَمَامَهُ ( 5 )

Ba haka ba! Mutum so yake, ya yi fãjirci, ya ƙaryata abin da yake a gabansa.
إِلَىٰ رَبِّكَ يَوْمَئِذٍ الْمُسْتَقَرُّ ( 12 )

zuwa ga Ubangijinka wurin tabbata, a rãnar nan, yake.
يُنَبَّأُ الْإِنسَانُ يَوْمَئِذٍ بِمَا قَدَّمَ وَأَخَّرَ ( 13 )

Ana gayã wa mutum, a rãnar nan, abin da ya gabatar da wanda ya jinkirtar.
بَلِ الْإِنسَانُ عَلَىٰ نَفْسِهِ بَصِيرَةٌ ( 14 )

Ba haka ba! Mutum, ga abin da ya shafi kansa, masani ne.
لَا تُحَرِّكْ بِهِ لِسَانَكَ لِتَعْجَلَ بِهِ ( 16 )

Kada ka mõtsar da harshenka game da shi dõmin ka yi gaugãwar riƙe shi (Alƙur'ãni).
إِنَّ عَلَيْنَا جَمْعَهُ وَقُرْآنَهُ ( 17 )

Lalle ne, wãjibi ne a gare Mu, Mu tãra shi. Mu (tsare maka) karãtunsa.
ثُمَّ أَوْلَىٰ لَكَ فَأَوْلَىٰ ( 35 )

Sa'an nan, wata halaka tã tabbata a gare ka dõmin tã fi dãce wa.
أَيَحْسَبُ الْإِنسَانُ أَن يُتْرَكَ سُدًى ( 36 )

Shin, mutum nã zaton a bar shi sagaga (wãto bãbu nufin kõme game da shi)?
أَلَمْ يَكُ نُطْفَةً مِّن مَّنِيٍّ يُمْنَىٰ ( 37 )

Bai kasance iɗgo na maniyyi ba, wanda ake jefarwa (a cikin mahaifa)
ثُمَّ كَانَ عَلَقَةً فَخَلَقَ فَسَوَّىٰ ( 38 )

Sa'an nan, ya zama gudan jini, sa'an nan Allah Ya halitta shi, sa'an nan Ya daidaita gaɓõɓinsa;
Random Books
- ALAKA TSAKANIN AHLUL - BAITI DA SAHABBAI-
Source : http://www.islamhouse.com/p/104600
- Akidar Ahlus~Sunna-
Source : http://www.islamhouse.com/p/339830
- Aqidun Shi'a a Sauqaqe-
Source : http://www.islamhouse.com/p/322553
- Aqidun Shi'a a Sauqaqe-
Source : http://www.islamhouse.com/p/322553
- QADDARA TA RIGA FATA-
Source : http://www.islamhouse.com/p/156356